LabaraiShahara

Breaking News: Kotu ta bada damar a karasa sanar da sakamakon Bauchi

Yanzun nan daga kotu taba da dama a karasa sanar da zaben bauchi akuma karba zaben karamar hukumar tafawa balewa.

Yanzun nan daga kotu taba da dama a karasa sanar da zaben bauchi akuma karba zaben karamar hukumar tafawa balewa.

Wanda jiya dan takarar jam’iyar PDP Sen. Bala Muhammad kauran bauchi yake da rinjaye akan Muhammad Abubakar gwanna mai ci a bauchi.

Taskar So shafi ne dan samun labarai, rubuce-rubuce na nishadi na hausa da turanci daban a fadin duniya musamman wadanda ya shafi matasa da soyyaya a rayuwa

Muna anfani da suna daya aduk inda muke kuma haka a kafafun sadarwa na zamani wato kamar su Facebook, Instagram, Twitter, YouTube sunan kuwa shine Taskar So.

Labarai masu Alaƙa

Back to top button
%d bloggers like this: